Grid

GRID_STYLE

Grid

GRID_STYLE

Hover Effects

TRUE

Pages

Labarai:

latest

Ku Koma Ga Allah A Lokacin Ramadana -Sakon Atiku Ga Musulman Nijeriya

Tsohon mataimakin shugaban Æ™asa, Alhaji Atiku Abubakar ya yi kira ga Musulmi da su koma ga Allah a daidai wannan lokacin na  Ramadana. Ati...


Tsohon mataimakin shugaban Æ™asa, Alhaji Atiku Abubakar ya yi kira ga Musulmi da su koma ga Allah a daidai wannan lokacin na  Ramadana.

Atiku ya yi wannan kira ne a wani sakon da ya wallafa a shafinsa na Twitter, inda a ciki ya taya al’ummar Musulmin Nijeriya murnar shiga watan azumin Ramadana.

Sannan ya yi amfani da wannan dama wajen jan hankali kan muhimmanci amfani da wannan watan wajen neman tuba domin ganin an samu sauƙin matsalolin day a addabi kasarnan har ya kassarata aka kasa samun ci gaba.

Ya kuma ƙara da cewa wannan lokaci ne na inganta kyawawan ayyukan da kuma yawaita taimako da bada sadaka musamman ga maɓukata.

 


No comments