Sakataren Harkokin wajen Amurka Antony Blinken ya ce yana sa ran Hamas za ta amince da tayin da Isra’ila ta yi mata na tsagaita wuta a zirin...
Sakataren Harkokin wajen Amurka Antony Blinken ya ce yana sa ran Hamas za ta amince da tayin da Isra’ila ta yi mata na tsagaita wuta a zirin Gaza.
Mista Blinken, ya bayyana hakan ne a wani taro da ya halarta na tattaunawa da takwarorinsa na yankin a Saudiyya. Inda ya ce yana fatan tawagar Hamas da za ta halarci wata tattaunawar tsagaita wutan a Masar za ta amince da tayin tsagaita wutar.
No comments