Rahotanninowa MADOGARA a halin yanzu na nuni da cewa; majalisar wakilan Tarayyar Nijeriya ta yi watsi da kudirin wani dan majal...
Rahotanninowa
MADOGARA a halin yanzu na nuni da cewa; majalisar wakilan Tarayyar Nijeriya ta yi watsi da kudirin wani dan majalisa wanda ya bukaci a sallami tare da bincikar Ministan Sadarwa da tattalin Arziki na zamani, Isa Ali Ibrahim Pantami, kan zargin alaka da 'yan ta’adda.
Cikakken bayani na nan tafe
No comments