Grid

GRID_STYLE

Grid

GRID_STYLE

Hover Effects

TRUE

Pages

Labarai:

latest

YANZU-YANZU: Shugaba Tinubu Ya Maida NEMA Da NAHCON Karkashin Mataimakin Shugaban Ƙasa

Rahotannin dake shigowa Jaridar MADOGARA na nuni da cewa shugaba Bola Ahmad Tinubu ya maida Hukumar NEMA da NAHCON karkashin kul...


Rahotannin dake shigowa Jaridar MADOGARA na nuni da cewa shugaba Bola Ahmad Tinubu ya maida Hukumar NEMA da NAHCON karkashin kulawar mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima. 

Rahotanni sun ce dama hukumomin suna karkashin mataimakin shugaban kasa, sai dai a mulkin tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya maishe da hukumomin karkashin ma'aikatar lamuran al'umma da jinkai ta Sadiya Umar Farouq.

Cikakken bayani zai zo daga baya

No comments