Grid

GRID_STYLE

Grid

GRID_STYLE

Hover Effects

TRUE

Pages

Labarai:

latest

Sabbin sunayen ministocin Tinubu

Bayan sunan mutum 28 da ta aika wa Majalisar Dattawa, Fadar Shugaban Najeriya ta aika ƙarin mutum 19 a yau Laraba domin tantance su a matsay...


Bayan sunan mutum 28 da ta aika wa Majalisar Dattawa, Fadar Shugaban Najeriya ta aika ƙarin mutum 19 a yau Laraba domin tantance su a matsayin ministoci.

Ga sunayen da Shugaban Majalisa Godswill Akpabio ya karanto kamar haka:

Ahmed Tijjani Gwarzo – Kano

Bosun Tijjani –Ogun

Dr Mariam Shetty –Kano

Isiak Salako –Ogun

Tunji Alausa – Lagos 

Yusuf Tanko Sununu – Kebbi

Adegboyega Oyetola – Osun

Atiku Bagudu – Kebbi 

Bello Matawalle – Zamfara 

Ibrahim Geidam – Yobe 

Simon Lalong – Plateau 

Lola John –

Shuaibu Abubakar Audu – Kogi 

Prof. Taheer Mamman – Adamawa

Sen Aliyu Abdullahi – Niger

Sen. Heineken Lopobiri – Bayelsa 

Sen. Alkali Saheed -Gomb

No comments