Grid

GRID_STYLE

Grid

GRID_STYLE

Hover Effects

TRUE

Pages

Labarai:

latest

Muna tattaunawa da sojojin da suka yi juyin mulki a Nijar - Amurka

Amurka ta ce ita da kawayenta na tattaunawa da sojojin da suka yi juyin mulki a Jamhuriyar Nijar, yayin da ta shaida musu cewar ...



Amurka ta ce ita da kawayenta na tattaunawa da sojojin da suka yi juyin mulki a Jamhuriyar Nijar, yayin da ta shaida musu cewar hambarar da zababbiyar gwamnatin kasar na iya kawo karshen hadin-kan da ke tsakanin kasashen biyu.

No comments